DAGA MADINA ZUWA MADINA; AYARIN MASU KUMAJI – 8
KARBALA/ 7 GA MUHARRAM SHEKARA 61 BAYAN HIJIRA MAI RUWAYA: A wannan ranar wata wasikar ta sake zuwa hannun Umar ibn Sa’ad daga Ibn Ziyad a ciki yana cewa: IBN ZIYAD: Ka killace ruwan Furat ga Husain da sahabbansa kuma kada ka bari su isa gare shi ballanta har su sha! MAI RUWAYA: Ba tare […]
SAYYIDA ZAINAB A FILIN KARBALA FILIN KISAN GILLA😭
BANGARE NA BIYU NA BAYANIN DAGA MADINA ZUWA MADINA; AYARIN MASU KUMAJI NA LABARIN ABIN DA YA FARU A KARBALA DA ZAMAN MAKOKIN ASHURA TAFIYAR AYARIN SHAHIDAI DAGA KARBALA ZUWA KUFA KAMA HANYA DAGA KARBALA MAI RUWAYA: Bayan wannan waki’a ta ranar Ashura Umar ibn Sa’ad sai da ya kwana daya zuwa biyu a […]