Mai Ya Faru Babban Malamin Jami’ar Al-Azhar Allama Ahmad Amin Ya Shi’ance?
Shek Allama Ahmad Amin Antaki Halabi: Ɗaya Daga Cikin Manyan Malaman Jami’ar Al-Azhar Masar. Ɗaya daga cikin dalilan da suka sa na zama Shi’a shi ne hadisin Manzon Allah (s.a.w) wanda dukkanin ɓangarorin Musulunci sun tabbatar da sahihancinsa; hadisin nan kuwa shi ne: “مثل أهل بیتی فیکم مثل سفینة نوح…” “Misalin Iyalan gidana a cikinku […]
Bugawa Da Yaɗa Mujalladi Na Farko Na Littafin (Mausu’ar) Mustabsirin
Littafin (Mausu’ar) Mustabsirin Cikin luɗufi na Ubangiji da inaya ta Ahlul Bait Ma’asumai (a.s) tare da tsayuwar-daka da himmar kwamitin ilimi na Cibiyar Mustabsirin wannan littafin (Mau’su’ar) Mustabsirin an kammala buga shi da yaɗa shi. An fara yaɗa mujalladi na farko na littafin (Mau’su’ar) Mustabsirin daidai da ranakun tunawa da Shahadar Sayyida Fatima Azzahra (s).