Maulawi Ya Shi’ance: Ƙalubalen Da Ke Cikin Ma’anar Kalmar (Maula) A Hadisin Gadir

Maulawi Ya Shi’ance: Ƙalubalen Da Ke Cikin Ma’anar Kalmar (Maula) A Hadisin Gadir In dai muka fahimci Gadir to da sannu za mu san Karbala Labari daga bakin Maulawi Sharif Zahidi ɗaya daga cikin malaman Ahlussuna na Bulucistan bayan bincike da bibiya ya karɓi mazahabar Ahlul Bait (a.s); a cikin zancensa yana cewa: Maulawi Sharif […]