Murnar Haihuwar Imam Musa Kazim (a.s)
Wasu Daga Cikin Zantukan Imam Kazim (a.s) Imamu Kazim (a.s) ya ce: “Mafificin abin da bawa zai kusanci Allah da shi bayan saninsa (sanin Allah) ita ce salla”. Tuhafil Uƙul, sh391. Imamu Kazim (a.s) ya ce: “Kamar yadda jiki ba ya tashi sai da ruhi rayayye
Ranar Mubahala
Ranar Da Manzon Allah (S) Ya Fito Yin Mubahala Da Kiristocin Najaran Tana Nufin: Duk duniya Manzon Allah (saww) ba shi da tamkar waɗanda ya fito da su wato Imam Ali (a.s) da Sayyida Faɗima Azzahara (a.s) da ƴaƴanta Imam Hasan da Imam Husain (a.s) domin da yana da waɗanda suka fi su ko […]